iqna

IQNA

baje kolin littafai
IQNA - Rufa ta musamman ta makafi a wajen baje kolin littafai na Alkahira ta gabatar da litattafai masu daraja da dama na manyan marubuta da marubuta a cikin wannan rumfar, kuma babu wurin tafsirin kur’ani a cikin wannan rumfar.
Lambar Labari: 3490577    Ranar Watsawa : 2024/02/02

Ramallah (IQNA) Dubban masu sha'awa da masu buga littattafai da dama ne suka halarci bikin baje kolin littafai na kasa da kasa na Falasdinu a Ramallah a yammacin gabar kogin Jordan.
Lambar Labari: 3489781    Ranar Watsawa : 2023/09/08

New Delhi (IQNA) Wasu masu tsattsauran ra'ayin addinin Hindu sun lakada wa wani musulmi mai sayar da litattafai duka a wani bikin baje kolin littafai a jihar Uttar Pradesh ta Indiya.
Lambar Labari: 3489777    Ranar Watsawa : 2023/09/07

Bikin baje kolin littafai na kasa da kasa karo na 32 na birnin Doha yana shaida baje kolin kur'ani mai tsarki a kwanakin nan.
Lambar Labari: 3489317    Ranar Watsawa : 2023/06/15

A cikin wata zantawa da Iqna akan;
Tehran (IQNA) Jami'in cibiyar baje kolin litattafai na kasar Oman a wajen bikin baje kolin littafai karo na 34 na birnin Tehran ya bayyana cewa: Littattafan da aka gabatar a rumfar kasar ta Oman a wannan shekara sun kunshi batutuwa da fagage daban-daban, kuma a bana mun buga kwafin kur'ani mai tsarki da littafai na adabin Oman da kuma litattafai. al'adu, da batutuwan fikihu, mun gabatar da wannan baje kolin.
Lambar Labari: 3489161    Ranar Watsawa : 2023/05/18

Tehran (IQNA) An gudanar da bikin bude sashen kasa da kasa na baje kolin littafai na kasa da kasa karo na 34 na Tehran da rumfar Tajik a matsayin babban bako na wannan baje kolin tare da halartar Mohammad Mahdi Esmaili, ministan al'adu da jagoranci na Musulunci da Zulfia Dolatzadeh ministar al'adun Tajikistan. 
Lambar Labari: 3489128    Ranar Watsawa : 2023/05/12

Tehran (IQNA) Taron baje kolin littafai na kasa da kasa na Muscat na shekarar 2023 ya shaidi yawan halartar wallafe-wallafen kur’ani da kuma gabatar da tarin musahafi da aka buga daban-daban.
Lambar Labari: 3488713    Ranar Watsawa : 2023/02/24

Tehran (IQNA) Kungiyar buga kur’ani mai tsarki ta Sarki Fahd ta yi bayani tare da bayyana tsarin da aka bi wajen buga kur’ani mai tsarki ga maziyartan a wajen bikin baje kolin littafai na kasa da kasa na shekarar 2022 a birnin Riyadh.
Lambar Labari: 3487956    Ranar Watsawa : 2022/10/04

Tehran (IQNA) an nuna wani kwafin kur'ani a baje kolin littafai na Alkahira wanda aka rubuta shi ta hanyar dinka ayoyinsa da zare.
Lambar Labari: 3486903    Ranar Watsawa : 2022/02/03

Tehran (IQNA) an bude taron baje kolin kur'ani mai tsarki na shekara-shekara a Hafeziyya da ke Shiraz a Iran
Lambar Labari: 3486407    Ranar Watsawa : 2021/10/10

Tehran (IQNA) an bude babban baje kolin littafai na kasa da kasa karo na 52 a birnin Alkahira na kasar Masar.
Lambar Labari: 3486076    Ranar Watsawa : 2021/07/04

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da lacca laccoci kan abin da ya shafi hakkokin mata a gefen taron baje kolin littafai na kasa da kasa a birnin Alkahira.
Lambar Labari: 3483332    Ranar Watsawa : 2019/01/27

Bangaren kasa da kasa, ana ci gaba da gudnar da bajen kolin littafai na kasa da kasa a birnin Harare na Zimbabwe.
Lambar Labari: 3483085    Ranar Watsawa : 2018/10/30

Bangaren kasa da kasa, an nuna kwafin kur’ani bugun kasar Iran da ma wasu littafai na addini da aka bugar  a kasa a babban baje kolin kasa da kasa a Thailand.
Lambar Labari: 3482541    Ranar Watsawa : 2018/04/05

Bangaren kasa da kasa, an nuna littafin (Kauna a cikin Kur’ani) na Ghazi bin Muhammad bin Talal Hashemi a baje kolin littafai na birnin Alkahira.
Lambar Labari: 3482358    Ranar Watsawa : 2018/02/02

Bangaen kasa da kasa, an nuna kwafin kur’ani mai tsarki mai tsada wanda ya kai riyal miliyan 3 na Qatar.
Lambar Labari: 3482157    Ranar Watsawa : 2017/12/01

Bangaren kasa da kasa, shugaban kasuwar baje kolin littafai da ake gudanarwa a Morocco ya bayyana cewa kur’ani shi ne littafin da aka fi saye a wannan baje koli.
Lambar Labari: 3481244    Ranar Watsawa : 2017/02/19

Bangaren kasa da kasa, Hussain Mirzaei Vani jakadan Iran a kasar Venezuela ya bayyana a zantawarsa da radio ALBA CIUDAD cewa wasikar jagora zuwa matasan turai ta yi tasiri.
Lambar Labari: 3480941    Ranar Watsawa : 2016/11/15

Bangaren kasa da kasa, Firayi ministan kasar Algeria a yayin halartar taron baje kolin littafai na kasar ya bayyana cewa za a yi amfani da fasahar adana littafai ta Qom a kasar Algeria.
Lambar Labari: 3480898    Ranar Watsawa : 2016/11/01